{"componentChunkName":"component---src-templates-verse-by-verse-template-tsx","path":"/3/81","result":{"pageContext":{"data":"{\"languageCode\":\"ha\",\"chapterNumber\":3,\"verseNumber\":81,\"verses\":[{\"translationCode\":\"ha-gumi\",\"translator\":\"Abubakar Mahmoud Gumi\",\"translationName\":\"Gumi\",\"text\":\"Kuma a lõkacin da Allah Ya riƙi alkawarin Annabãwa: \\\"Lalle ne ban bã ku wani abu ba daga Littãfi da hikima, sa'an nan kuma wani manzo ya je muku, mai gaskatãwa ga abin da yake tãre da ku; lalle ne zã ku gaskata Shi, kuma lalle ne zã ku taimake shi.\\\" Ya ce: \\\"Shin, kun tabbatar kuma kun riƙi alkawarĩNa a kan wannan a gare ku?\\\" suka ce: \\\"Mun tabbatar.\\\" Ya ce: \\\"To, ku yi shaida, kuma Nĩ a tãre da ku Inã daga mãsu shaida.\\\"\"}],\"textArabic\":\"وَإِذْ أَخَذَ اللَّهُ مِيثَاقَ النَّبِيِّينَ لَمَا آتَيْتُكُمْ مِنْ كِتَابٍ وَحِكْمَةٍ ثُمَّ جَاءَكُمْ رَسُولٌ مُصَدِّقٌ لِمَا مَعَكُمْ لَتُؤْمِنُنَّ بِهِ وَلَتَنْصُرُنَّهُ ۚ قَالَ أَأَقْرَرْتُمْ وَأَخَذْتُمْ عَلَىٰ ذَٰلِكُمْ إِصْرِي ۖ قَالُوا أَقْرَرْنَا ۚ قَالَ فَاشْهَدُوا وَأَنَا مَعَكُمْ مِنَ الشَّاهِدِينَ\"}"}},"staticQueryHashes":[]}